Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ma’aikatan da muka samu da sakaci babu su a zaben gwamna —INEC

Dole mu kara kokari kan abin da muka yi a Zaben Shugaban Kasa.

Sojoji sun kwato mutum 14 da aka yi gurkuwa da su a Kaduna

Sojoji sun kashe wani dan bindiga sannan suka ceto mutum 14 da aka yi garkuwa da su a Jihar Kaduna.

Abin da doka ta ce kan takaddamar sakamakon zaben bana —Masana

Buhari ko shugaban INEC ba su da hurumin soke zabe

Canjin Kudi: APC ta nemi Emefiele da Malami su yi murabus

Mataimakin Shugaban APC na Yankin Arewa maso Yamma, ya nemi su ajiye mukamansu saboda rudin da suka yi wa Shugaba Muhammadu Buhari .

Kotu ta bai wa Atiku da Obi damar bincikar kayayyakin zabe

Atiku da Obi sun tubure kan cewa su suka lashe zabe.