Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Dalilin kin fitar ’yan Najeriya zaben shugaban kasa

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan Shirin Najeriya A Yau na wannan karo ya maida hankali kan yadda miliyoyin ’yan Najeriya suka ki fita yin zaben

Dan sanda ya harbe budurwarsa, ya kashe kansa

Wani dan sanda ya dirka wa budurwarsa harbi har lahira sannan ya bindige kansa saboda wani sabani a tsakaninsu.

Kotu ta sa Murja Kunya da abokanta sharar asibiti da masallaci

Murja za ta yi sharar asibiti, aboknata kuma, za su rika sharar masallaci

Na kayar da Tinubu a zabe kuma ina da hujjoji

Peter Obi ya ce INEC ta yi mishi fashi da tsakar rana kuma sai ya kwato kujerarsa ta shugaban kasa

Buhari ya je Maiduguri jajanta wa ’yan Kasuwar Monday

Buhari zai je Fadar Shehun Borno, inda zai jajanta wa ’yan kasuwar da suka yi asarar dukiyoyinsu a gobarar ta ranar Lahadi.