Manyan Labarai

Manyan Labarai

APC ta yi martani kan bukatar soke zaben ranar Asabar

Duk wanda bai gamsu ba ya garzaya kotu ta share masa hawaye.

Jam’iyyun adawa sun bukaci a gudanar da sabon zabe

Jam’iyyun sun yanke kauna kan Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu.

PDP ta kwace duk kujerun sanatocin APC a Kaduna

A yanzu dai jam’iyar PDP ce ta lashe dukkan kujerun sanatoci uku da ke a Jihar Kaduna

Aleiro ya kayar da Gwamnan Kebbi a kujerar Sanata

Zaben na daya daga cikin mafiya zafi a Najeriya

Atiku ya ci zaben shugaban kasa a Kaduna

Atiku ya ci kananan hukumomi 14 cikin 23 na Jihar Kaduna, APC ta samu biyu, duk da zaman Gwamna El-Rufai dan a-mutun Tinubu