Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Shin ’Yan Najeriya Sun Gamsu Da Yadda Sakamakon Zabe Ke Fitowa?

A yayin da sakamakon zaben 2023 ke fitowa daga wasu jihohin Najeriya, yaya ’yan kasar ke kallonsa?

Kwankwaso ya ci zaben shugaban kasa a Kano

Kwakwaso ya samu rinjaye a 36 daga cikin kanana hukumomi 44 na Jihar Kano.

Duk da goyon bayan Ortom ga Obi, Tinubu ya lashe Binuwai

ya gaza kai Obi ga nasara, duk da cewa kananan hukumomin da dan takarar nasa ya lashe sun fi na Tinubu yawa.

Zaben shugaban kasa: Atiku ya yi nasara a Jihar Neja

Atiku ya yi nasara a zaben shugaban kasa a Jihar Neja da kuri’u 426,607.

Jam’iyyu 11 sun nesanta kansu da boren PDP a wurin karbar sakamakon zabe

Jam’iyyu 11 daga cikin 18 da ke Najeriya sun nesanta kansu da matakin babbar jam’iyyar adawa ta PDP