Manyan Labarai

Manyan Labarai

Atiku ya lashe zabe a Adamawa

Atiku ya yi nasara a 20 daga cikin kananan hukumomi 21 da ke fadin Jihar Adamawa

An kone mutane da ransu a ofishin NNPP a Kano

An cinna musu wuta a wani ofishin Jama’iyyyar NNPP da ke Karama Hukumar Tudun Wada a Jihar Kano

Tinubu ya ci zabe a Jigawa

Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta yi nasara a zaben shugaban kasa a Jihar Jigawa.

Tinubu ya ci zaben shugaban kasa a Oyo

Tinubu ya lashe daukacin kananan hukumomin jihar guda 33.

Peter Obi ya doke Tinubu a Legas

Tinubu ya sha kaye a jiharsa a hannun Peter Obi na Jam’iyyar LP, duk da cewa kananan hukumomin da Tinubu ya lashe sun fi yawa.