Atiku ya lashe zabe a Adamawa
Atiku ya yi nasara a 20 daga cikin kananan hukumomi 21 da ke fadin Jihar Adamawa
Manyan Labarai
Atiku ya yi nasara a 20 daga cikin kananan hukumomi 21 da ke fadin Jihar Adamawa
An cinna musu wuta a wani ofishin Jama’iyyyar NNPP da ke Karama Hukumar Tudun Wada a Jihar Kano
Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta yi nasara a zaben shugaban kasa a Jihar Jigawa.
Tinubu ya lashe daukacin kananan hukumomin jihar guda 33.
Tinubu ya sha kaye a jiharsa a hannun Peter Obi na Jam’iyyar LP, duk da cewa kananan hukumomin da Tinubu ya lashe sun fi yawa.