Manyan Labarai

Manyan Labarai

Manyan ’yan siyasar da aka kayar a rumfar zabensu

Jerin manyan ’yan siyasa da suka yi faduwar bakar tasa a rumfunan zabesnsu

Aminiya za ta kawo sakamakon zabe kai-tsaye daga INEC

Da zarar INEC ta fara tattara sakamakon daga sassan Najeriya, za ku iya gani ta shafin namu

Dubban Shuguna sun kone a Gobarar Monday Market, Maiduguri

Kasuwa mafi girma a Maiduguri, Monday Martet ta kama da gobara a cikin tsakar dare

Atiku ya doke Tinubu a rumfar zaben Ahmad Lawan

Jam’iyyar adawa ta PDP ta lashe zaben shugaban kasa a rumfar zaben Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmad Lawan.

Buhari ya kawo wa Tinubu rumfar zabensa

Buhari ya kawo wa ‘yan takarar APC rumfarsa da ke mahaifarsa a Daura, Jihar Katsina.