Manyan Labarai

Manyan Labarai

Italiya ta yi alƙawarin dakatar da biyan basussukan ƙasashen Afirka

Italiya na fatan gina ƙawance mai dogon zango da nahiyar Afirka wadda za su yi hulɗa a fannin makamashi da noma.

’Yan bindiga sun hallaka mutum 46 a Neja

Harin ya fi muni a ƙauyen Konkoso, inda aka kashe aƙalla mutum 38 ta hanyar harbi ko kuma yankan rago. 

Yadda gobara ta sake tashi a kasuwar Singa

Wannan gobarar ta tashi ne bayan irinta ta tashi ƙasa da makonni biyu a kasuwar.

Za mu kawo wa Tinubu da Abba ƙuri’u masu yawan gaske a 2027 — Barau

Sanatan ya ce za su haɗa kai da sauran ‘yan jam’iyyar domin samun nasara a zaɓen 2027.

Dadiyata: El-Rufai na neman shafa wa Ganduje kashin kaji — Tsohon Kwamishina 

Tsohon Kwamishinan ya roƙi duk wanda ke da bayanai game da ɓacewar Dadiyata ta miƙa su ga hukumomin tsaro.