Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya ta ba da umarnin rufe duk iyakokin kan tudu

Za a rufe kan iyakokin ne daga ranar Asabar.

Kowa ya zabi dan takarar da yake so —Sheikh Dahiru Bauchi

Dahiru Bauchi ya ce mutane su zabi duk wanda suka ga dama, sannan ya nesanta kansa da wani sauti da ke yawo cewa ya bukaci magoya bayansa su zabi PDP.

NAJERIYA A YAU: Yadda Bangar Siyasa Ka Iya Dagula Lissafi A Wannan Zabe

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan A daidai lokacin da jama’ar Najeriya ke shirin fita zaben shugaban kasa da ’yan majalisun tarayya a gobe Asaba

An kama wanda ya kitsa harin jirgin kasan Abuja-Kaduna

An kuma sani tsabar kudi a hannun mutumin

Yadda mata ke sayar da katinan zabensu a Kano

Binciken Aminiya ya gano yadda mata ke sayar da katin zabensu kan N1,000 a Kano