Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Yadda Sabon Shiga A Kada Kuri’a Ke Kallon Zaben 2023

Shin yaya ’yan Najeriya da wannan ne karon farko da za su kada kuri’a suke kallon zaben kasar da ke tafe?

Za a gudanar da zabe kamar yadda aka tsara —Majalisar Tsaro

Zaben zai gudana duk da ‘yan matsalolin da ake fuskanta nan da can.

Buhari ne ya wargaza shirin Obasanjo na neman wa’adi na uku —VON

Ikirarin da Atiku ya yi ba gaskiya ba ne.

Kotun Koli za ta saurari zargin Malami kan raina umarninta

Kotun koli na shirin sauraron zargin da ake wa Ministan Shari’a, Abubakar Malami, game da saba umarninta kan sauyin kudi.

Canjin kudi ya gurgunta ayyukan ’yan ta’adda –Rundunar Soji

Sauya fasalin Naira ya taimaka wajen rage ayuukan ‘yan ta’adda a shiyyar Arewa maso Gabas