Manyan Labarai

Manyan Labarai

Karancin Kudi: Iyalina ba sa iya girki —Orji Kalu

Sanata Kalu ya ce tsarin canjin kudin ya shafe shi ta yadda ba a iya yin girki a gidansa

NAJERIYA A YAU: Shin Kuri’un ’Yan Najeriya Za Su Yi Tasiri a Zaben 2023?

Yan Najeriya dai za su yi zabe ranar Asabar 25 ga watan Fabrairu mai zuwa, domin zaben shugabaninsu.

Canjin kudi dabara ce ta tunzura ’yan Najeriya su zabi Atiku – Sanatan APC

Sai dai ya ce yanzu kan ‘yan Najeriya ya waye

Bayan korafin APC, an cire Naja’atu daga kwamitin sa ido kan zabe

Matakin na zuwa ne ‘yan sa’o’i bayan APC ta yi korafi a kan ta

Buhari ya nemi afuwar ’yan Najeriya kan karancin takardun kudi  

Muna daukar matakan da suka dace don saukaka wahalar da ake fuskanta.