Manyan Labarai

Manyan Labarai

APC ta bukaci Buhari ya mutunta umarnin Kotun Koli kan wa’adin tsofaffin kudi

APC na fito-na-fito da Shugaba Buhari kan daina amfani da tsofaffin takardun kudi.

NAJERIYA A YAU: Shin don talakawa gwamnoni ke adawa da canjin kudi?

Tun bayan da Gwamnatin Najeriya ta canza kudaden kasar wadansu gwamnoni ke adawa da tsarin

Tsohon Shugaban PDP a Kano ya sauya sheka zuwa NNPP

Shehu Wada Sagagi da PDP da ke bangarensa sun koma Jam’iyyar NNPP

BUK ta kori dalibai 27 kan satar jarabawa

Jami’ar BUK ta kori dalibanta 27 ta kuma dakatar da wasu takwas da ta samu da aikata magudin jarabawa.

Gwamnonin APC sun shiga taron gaggawa

Shugaban APC na Kasa, Sanata Abdullahi Adamu, kira aron ne kan wasu batutuwa masu alakala da yakin neman zaben na shugaban kasa da ’yan majalisar doko