Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ku ci gaba da karbar tsofaffin kudi – El-Rufa’i ga ma’aikatun gwamnatin Kaduna

Gwamnan ya ce umarnin ya dace da hukuncin Kotun Koli

ISWAP ta sako ma’aikacin lafiyar da ta sace a Borno wata 11 da suka gabata

Sai dai babu cikakken bayani a kan ko an biya kudin fansa ko a’a

Tsoffin kudi: Jihohi 12 sun nemi Kotun Koli ta soke umarnin Buhari

Sun ce umarnin Shugaba Buhari na haramta amfani da tsoffin kudi yi wa shari’a karan tsaye ne

Matar da ke kai wa ’yan bindigar Zamfara makamai ta shiga hannu

An cafke wanda ya kitsa garkuwa da maihfiyarsa, an kwace layikan waya 1,000 a hannun wasu ’yan ta’adda

Mata 4 na mutum 1 sun haihu rana daya a sansanin ’yan gudun hijira

Gwamnatin Jihar ta ce ita za ta dauki nauyin kula da su