Manyan Labarai

Manyan Labarai

Buhari ya sake ganawa da Emefiele 

Wannan dai shi ne karo na uku da Buhari ke ganawa da Emefiele tun bayan cikar wa’adin tsofaffin kudi.

Ba za a yi zabe a mazabu 240 ba – INEC

INEC ta ce mazabun na cikin jihohi 28 da Abuja

Kungiyar Musulmai ta nemi sauya lokacin kidaya saboda azumi

Wata kungiyar Musulmai mai suna Islamic Forum ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta sauya lokacin fara kidaya na 2023, saboda ya zo a lokacin da Musul

NAJERIYA A YAU: ‘Kisan Da Ake Yi Mana Ne Ya Koro Mu Daga Taraba’ —Fulanin Taraba

Fulani makiyaya suna barin matsugunansu a Jihar Taraba kan zargin ana kashe su, ana kwace dukiyoyinsu.

Dan takarar Gwamnan Kano a LP ya gana da Tinubu

Ganawar ta gudana ne a yayin da ake tsaka da rade-radin dan takarar zai yi fatali da aniyar tasa.