Manyan Labarai

Manyan Labarai

Canjin Kudi: Buhari ya yi gum bayan cikar wa’adin da ya bayar

Shugaba Buhari ya ki ce wa ’yan Najeriya uffan bayan cikar kwana bakwai da ya ce a ba shi zai yanke shawara kan makomar dokar hana amfani da tsoffin t

Canjin kudi ya rage satar mutane da karbar rashawa —Malami

Ministan ya ce Kotun Koli ta dauki mataki ba tare da sauraren bangaren gwamnati ba.

Ba mu taba samun sojoji da zargin take hakkin dan Adam ba —Shehun Borno

Dangantakar da ke tsakanin mu da sojoji tana da kyau.

A kama duk mutumin da ya ki karbar tsofaffin kudi —Gwamnan Zamfara

A jira har zuwa lokacin da Kotun Koli za ta bayar da hukuncin karshe.

Dalilin da sabbin takardun Naira ba za su wadata ba —CBN

CBN ba shi da halin buga sabbin takardun kudin.