Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Takara Ke Kashe Kudi A Lokacin Zabe

Shin ’yan takara da jam’iyyun siyasa na bin dokar ta kayyade kudin yakin neman zabe?

Wa’adin tsoffin kudi: Buhari ya gana da Emefiele da Malami bayan hukuncin Kotun Koli

Buhari ya gana da Emefiele da Malami don tattauna matakin da ya kamata su dauka bayan hukuncin da kotun kolin ta zartar.

Najeriya na daya daga cikin kasashen da ke fama da karancin abinci a duniya – IMF

Asusun ya bayyana haka ne a cikin wani rahoto ranar Laraba

IMF ya shawarci CBN ya kara wa’adin daina karbar tsofaffin kudi

IMF ya bukaci kara wa’adin duba da yadda harkokin kasuwanci suka tabarbare.

Zanga-zanga ta barke kan umarnin jingine wa’adin tsofaffin kudi

Masu zanga-zangar na cewa hukuncin wata manakisa ce ta sayen kuri’u a Zaben 2023.