Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotun Koli ta dakatar da aiwatar da wa’adin tsohuwar Naira

Kotun ta ce hukuncin da ta yanke na wucin-gadi ne.

’Yan daba sun yi ta’adi a taron PDP a Gombe

Na yi imanin cewa an kai harin ne saboda na bar APC zuwa PDP.

DAGA LARABA: Dalilin tallata kanmu a ‘Soshiyal Midiya’ don neman miji —’Yan Mata

’Yan mata sun bayyana dalilin da suka dukufa neman miji ta kafofin sada zumunta

Dillalan man fetur sun lashe amansu kan shiga yajin aiki

Amma kungiyar ta ce za ta ci gaba da tattaunawa da gwamnati

NAJERIYA A YAU: Yadda harkar Kudi ta intanet ta Sa ’yan Najeriya tafka asara

Rashin karfin intanet na wahalar da ’yan Najeriya wajen yin hada-hadar kudi