Manyan Labarai

Manyan Labarai

An binne gawarwakin mutum 71 da ’yan bindiga suka kashe a Katsina

Mun samu nasarar hallaka akalla ’yan bindiga 100.

Ciwon Daji na kashe mutum dubu 700 duk shekara a Afirka —WHO

Akwai hasashen samun karuwar mace-macen zuwa kusan mutum miliyan daya duk shekara.

NAJERIYA A YAU: Manufofin ’Yan Takarar Gwamnan Kano A Zaben 2023

Saurari shirinmu don sanin manufofin ’yan takarar gwamnan jihar daga manyan jam’iyyu hudu

Buhari ya yi tir da kisan ’yan sa-kai a Katsina

Muna addu’a tare da jajanta wa iyalan mamatan a wannan lokaci na alhini.

An nada sabon Sarkin Dutse

Muhammad Hameem ya zama sabon Sarkin Dutse a Jihar Jigawa.