Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mutanen da aka kashe a Katsina sun karu zuwa 84

Jami’an tsaro da ’yan sa-kai sun gano karin gawarwaki 26 bayan 58 na farko a yankin Bakori

An tsinto gawarwakin iyalan Sarkin Mutumbiyu da aka sace a Jalingo

Lamarin ya tayar da hankalin al’ummar Masarautar Mutumbiyu.

Za mu kwace filin duk bankin da ke kin ba da sabbin kudade —Zulum

An gagara samun tsabar kudi na N100,000 a karamar hukumar Gubio , in ji Zulum

Yadda take kayawa a muhawarar ’yan takarar Gwamnan Kano na Media Trust

Sai dai dam takarar NNNP, Abba Gida-Gida bai halarci wajen ba

Canji kudi: Manoma sun ki sayar wa ’yan kasuwa amfanin gona

Manoma na komawa gida da amfanin gona da suka kai kasuwa saboda rashin masu tsabar kudi