Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Ya Kamata Najeriya Ta Samar da Dokoki Kan Amfani da AI?

Amfani da kirkirarriyar basira ta AI yadda bai kamata ba yasa wasu ke ganin ya kamata Najeriya ta samar da dokokin da zasu ringa saka ido kan yadda ak

Jami’an tsaro sun ƙwace fasfon El-Rufa’i

El-Rufai ya ƙi bin su ba tare da an nuna masa takardar gayyata ba a hukumance.

INEC ta gabatar da kasafin N873.78bn don zaɓen 2027

Shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan ne ya bayyana hakan a gaban kwamitin haɗin gwiwa na Majalisar Dattawa da ta Majalisar Wakilai kan harkokin zaɓe

Azumi: Gwamnatin Sakkwato ta bayar da umarnin biyan ma’aikata albashi

Bayanin ya ƙara da cewa, matakin fara biyan albashin zai fara aiki ne daga ranar Juma’a 13 ga watan na Fabarairu.

‘A watan gobe fadar Aso Rock za ta cire kanta daga wutar lantarki ta koma sola’

Babban Sakatare a Fadar Shugaban Ƙasa, Temitope Fashedemi, ya ce suna sa ran a watan Maris fadar ta Aso Rock za ta cire kanta gaba ɗaya daga layin wut