Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu ta ayyana Oyetola a matsayin Gwamnan Osun

Kotu ta umarci a rantsar da tsohon Gwamnan Jihar nan take.

Sau 66 muna dakile yunkurin yi wa taron Majalisar Zartarwa kutse  —Pantami

Sau 66 ana yunkurin yi wa taron Gwamnatin Najeriya kutse daga ketare.

Malamai da tsoffin sojoji ba sa kwazo a jagoranci —Obasanjo

Akasari ba a mulki mai kyau saboda rashin samun mataimaka na gari.

NAJERIYA A YAU: Yadda aka tsefe manufofin manyan ’yan takarar Shubancin Najeriya a zaben 2023

Masana sun tsefe manufofin ’yan takarar a taron tattaunawa na Media Trust, karo na 20

‘Duk Shugaban Kasar da zai zo zai fuskanci kalubale irin na Jonathan da Buhari’

Ya ce babu wasu alamu da ke nuna Shugaba mai zuwa zai sami bambanci