Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisun jihohi sun yi watsi da kudurin bai wa Kananan Hukumomi ’yancin cin gashin kai

Majalisun Dokokin Jihohin Najeriya sun yi watsi da kudurin bai wa kananan hukumomin kasar ’yancin cin gashin kai da majalisar tarayya ta mika musu don

Babu gudu ba ja da baya kan wa’adin tsofaffin kudade – Emefiele

Emefiele ya ce CBN ba zai kara wa’adin daina amfani da tsofaffin kudaden ba.

HOTUNA: Yadda mutane suke dafifin cirar sabbin kudi a bankuna a Kano

Wasu mutane sun koka cewar har yanzu wasu bankuna na bayar da tsofaffin kudade duk da wa’adin da CBN ya bayar.

Dogaran fadar Shehun Borno 3 sun kone kurmus a hatsarin mota

Hatsarin ya faru ne lokacin da motar ta kama da wuta.

Ambaliya ta halaka mutum 662, ta raba wasu miliyan 2.4 da muhallansu a 2022 – NEMA 

Hukumar ta ce za ta bullo da sabbin hanyoyin hana aukuwar iftila’in a gaba.