Manyan Labarai

Manyan Labarai

Duk mai son mukami a gwamnatina sai ya kawo akwatinsa yayin zabe —Atiku

Ya ce ba yawon kamfe ne kawai zai sa mutum ya sami mukami ba

Idan mijina ya gaza bayan shekara 4, kada ku sake zabensa —Matar Tinubu

Mata za su samu kaso mai tsoka muddin Tinubu/Shettima suka kafa gwamnati.

Mataimakin Shugaban Kasar Gambiya ya rasu a Indiya

Shugaba Adama Barrow ne ya sanar da rasuwar a shafinsa na Twitter

Mun kashe $1bn wajen kwato yankunan da ’yan ta’adda suka mamaye – Buhari

An karrama Buhari da lambar yabo kan karfafa zaman lafiya.

DAGA LARABA: Alakar ’yan aiki da iyayen gidansu: A ina gizo ke saka?

Shin me ke kawo rashin fahimta tsakanin ’yaj aiki da iyayen gidansu?