Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan majalisar Amurka sun nemi a sanya wa Kwankwaso da Miyetti Allah takunkumi

‘Yan majalisar sun buƙaci ayyana wasu ƙungiyoyi a Najeriya a matsayin na ta’addanci.

Amurka za ta turo sojojinta 200 Najeriya

Ƙasar Amurka za ta turo kusan sojojinta 200 zuwa Najeriya domin horas da rundunar sojin ƙasar a yaƙin da take yi da ’yan ta’adda.

DAGA LARABA: Yadda Bude Kan Iyakokin Najeriya Da Jamhuriyar Benin Da Niger Zai Amfani Alummar Kasashen

Yadda Najeriya da Benin da Nijar zasu amfani juna sakamakon bude kan iyakokin kasashen da Najeriya ta yi.

Majalisar Dattawa ta amince da tsarin tura sakamakon zaɓe ta intanet

Majalisar Dattawan ta bayyana cewa hakan zai ƙara wa jama’a ƙwarin gwiwar fitowa kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓe.

An yi garkuwa da ’yan kwamitin masallaci yayin shirye-shiryen Ramadan a Filato

Mutanen da aka sace sun haɗa da limamin masallacin da kuma ladaninsa, waɗanda ’yan bindiga suka kaiwa hari.