Manyan Labarai

Manyan Labarai

DAGA LARABA: Alakar ’yan aiki da iyayen gidansu: A ina gizo ke saka?

Shin me ke kawo rashin fahimta tsakanin ’yaj aiki da iyayen gidansu?

Kotu ta yi sammacin Emefiele kan badakalar Dala miliyan 53

Ran Laraba Babbar Kotun ke neman Emefiele ya bayyana a gabanta.

Jiragen yaki sun hallaka daruruwan ’yan bindiga a Sakkwato

An yi wa maharan ruwan bama-bamai yayin da suke kan hanyarsu bayan kai farmaki wasu yankuna.

Kwana 3 bayan kashe Limamin coci, matasa sun kone ofishin ’yan sanda a Neja

Matasan sun fusata tare sa kone ofishin ‘yan sandan yankin.

Dole ’yan magani su koma kasuwar Dan Gwauro a watan Fabrairu – Gwamnatin Kano

Gwamnatin ta ce babu gudu babu ja da baya