Manyan Labarai

Manyan Labarai

A watan Maris za a fara hako man fetur a Jihar Nasarawa —NNPC

Hakan na zuwa ne ’yan watanni da fara baki shi a Bauchi da Gombe

‘Dalilin gaza inganta wutar lantarki daga zamanin Obasanjo zuwa Buhari’

Shirin na PWC shiri ne samar da wutar lantarki bayan 2023.

Da na so zan nemi wa’adi na uku —Obasanjo

Na san duk wata hanya ta neman wa’adi na uku amma ban nema ba.

Duk wanda ya yake ni sai ya gane kurensa —Kwankwaso ga Ganduje

Ana ganin kalaman na Ganduje tamkar gugar zana ce cewa Kananawa ba za su zabi Kwankwaso ba a zaben da ke tafe a ranar 25 ga waan Fabrairu.

An yi garkuwa da DPO a Filato

’Yan bindiga sun yi garkuwa daBabban DPO na ’yan sanda mai kula da Karamar Hukumar Pankshin ta Jihar Filato.