Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Abin Da Mata ‘Yan Takara Suke So A Zaben 2023

Kwana 43 kafin babban zaben Najeriya, mata ’yan takara a zaben na ta korafe-korafe.

Ba za mu dage zaben 2023 ba – INEC

INEC ta ce ta yi wa zaben 2023 kyakkyawan shiri.

Da gangan aka kirkiri Boko Haram don a wargaza Najeriya – Buhari

Ya ce yanzu hankali ya koma kan sake gina yankunan

Dan China ya yi ikirarin kashe wa marigayiya Ummita miliyan 60

Ya ce daga cikin kudaden har da filin da ya saya mata a Abuja, ta fara ginin

Zargin N96bn: Wike ya sake maka Amaechi a kotu 

Gwamnatin na zargin Amaechi da yin sama da fadi sa biliyan 96 lokacin da yake gwamnan jihar.