Manyan Labarai

Manyan Labarai

DAGA LARABA: Dalilin Da Maza Ke Shakkar Auren Mata ’Yan Boko 

Shin za ka iya auren mace da ta yi boko? Me ya sa wasu mazan ke tsoron auren mata ’yan boko?

‘Buhari zai kaddamar da jirgin saman da aka kerawa a Najeriya kafin ya bar mulki’

Hukumar NASENI ce take kera jirgin

Na cika alkawuran da na daukar wa ’yan Najeriya – Buhari

Ya bayyana hakan ne a ziyarar da ya kai Jihar Yobe

Dogo Gide na neman N100m kan Daliban FGC Birnin Yauri

Dan ta’addan ya shardanta biyan Naira miliyan 100 duk da iyayen yaran sun bi ta hannun mahaifiyarsa

Maharan jirgin Edo na neman fansar N520m

’Yan bindigar na neman Naira miliyan 20 kan kowanne daga cikin fasinjoji 26 da suka sace.