Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Ma’aikatar Shari’a ta fadi gwajin tsare gaskiya —ICPC

Yadda hukumomin Gwamnatin Tarayya 124 suka gaza a gwajin da’a, tsare gaskiya da bin ka’idojin aikin

Akwai yiwuwar matsalar tsaro ta kawo wa zaben 2023 tangarda – INEC

Hukumar ta ce matsalar za ta iya sa wa a soke zaben

FRSC ta fara yi wa direbobi gwajin ta’ammali da barasa

Za a kwace diren da aka kama ya sha barasa wuci kima.

Kano 2023: Dalilin ba wa Gawuna takarar Gwamna —Ganduje

Biyayya ta sa muka tsayar da Gawuna takarar Gwamnan Kano, in ji Ganduje.

An yi garkuwa da tsohon dan Majalisa a Edo

An sace tsohon dan majalisar kwana uku bayan mahara sun yi garkuwa da fasinjoji 32 a tasahar jirgin kasa