Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun sace gomman fasinjojin jirgin kasa a Edo

Kawo yanzu dai babu tabbas ko wani ya mutu a lamarin amma matafiyan da dama sun samu raunuka.

Hamshakan masu kudin duniya sun tafka asarar tiriliyan N518 a 2022

Rahoton ya binciko yadda hamshakan masu kudin duniya suka tafka asara.

Dan takarar majalisar PDP a Kebbi ya rasu 

Dan takarar ya rasu bayan dawowa daga ziyartar mahaifinsa da ke jinya a Amurka ziyara.

Yadda aka hallaka ’yan Boko Haram da sabbin sansanoninsu a Borno

’Yan banga na lalata sabbin sansanonin Boko Haram da sojoji suka hallaka a yankin Mafa na Jihar Borno.

Dokta Ahmad Bamba: Ba rabo da gwani ba

Dokta Bamba ya ce ilimi ba komai ba ne sai sanin abu a zuciya da kuma gaskata shi a zahiri.