’Yan bindiga sun sace gomman fasinjojin jirgin kasa a Edo
Kawo yanzu dai babu tabbas ko wani ya mutu a lamarin amma matafiyan da dama sun samu raunuka.
Manyan Labarai
Kawo yanzu dai babu tabbas ko wani ya mutu a lamarin amma matafiyan da dama sun samu raunuka.
Rahoton ya binciko yadda hamshakan masu kudin duniya suka tafka asara.
Dan takarar ya rasu bayan dawowa daga ziyartar mahaifinsa da ke jinya a Amurka ziyara.
’Yan banga na lalata sabbin sansanonin Boko Haram da sojoji suka hallaka a yankin Mafa na Jihar Borno.
Dokta Bamba ya ce ilimi ba komai ba ne sai sanin abu a zuciya da kuma gaskata shi a zahiri.