Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sanatoci 3 da har yanzu ba a maye gurbinsu ba bayan watanni 9 da murabus

Ba mu da wata matsala da matakin INEC kan jinkirin gudanar da zaben cike gurbi.

An kashe kwamandojin Boko Haram 3 da mayakansu 27 a Sambisa

Mun rasa mayaka kusan 30, ciki har da kwamandojin mu uku.

DAGA LARABA: Yadda Yaudara Ta Zamo Ruwan Dare A Fagen Soyayya

Shi tsakanin maza da mata su wa suka fi yin yaudara a harkar neman aure?

Tirela ta murkushe sojoji 2, ta jikkata daya a Kwara

Tirelar ta bi ta kan dakarun sojin lokacin da suke bakin aiki.

Tsohon mataimakin gwamnan Neja ya fice daga APC

Ibeto ya aike da takardar murabus dinsa daga jam’iyyar.