Manyan Labarai

Manyan Labarai

Na dawo Saudiyya ne domin neman ilimi —Ronaldo

Kungiyoyin Turai da Amurka sun so dauka ta amma na zabi Al-Nassr —Ronaldo

Yadda ake bikin kaddamar da Ronaldo a Al-Nassr

Nan da kowane lokaci Ronaldo zai bayyana a tsakiyar filin wasan kungiyar domin yin ido hudu da masoya

Yadda ni da ’ya’yana muka tsira daga harin ’yan ina-da-kisa —Ohakim

Maharan sun kai harin ne da nufin kashe tsohon gwamnan.

’Yan Najeriya sun koka da karancin sababbin takardun kudi a bankuna

Daga ranar 31 ga watan Janairu tsofaffin takardun kudin za su daina aiki.

Buhari ya sanya hannu a Kasafin Kudin 2023

Shi ne Kasafin Kudi na karshe da Buhari ya sanyawa hannu a matsayinsa na Shugaban Kasa.