Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gobara: An yi asarar rayuka 166 a Kano a bara

Da dama daga gobarar da aka samu a shekarar sanadiyar iskar gas ce.

An kai wa Sakataren Hadaddiyar Kungiyar Kwadago ta kasa hari

Ba na zargin kowa, kuma na dauki harin a matsayin kaddara, sannan Allah Ya kare ni.

An kai wa tsohon Gwamnan Imo harin bom an kashe ’yan sanda 4

Maharan sun kashe ’yan sandan da ke tsaron Ohakim ne a hanyarsa ta dawowa daga Orieagu da ke ankin Ehime Mbano 

Buhari zai sa hannu kan kasafin kudi ranar Talata

Hadimin Shugaban Kasa Kan Kafofin Yada Labarai na Zamani, Bashir Ahmad, ya ce, Buhari zai sanya hannu kan kasafin ne a Fadar Shugaban Kasa.

’Yan bindiga sun sace tsohon Kanar din soja a Zamfara

Maharan sun sace shi tare da ’ya’yansa biyu a lokacin da yake kan hanyar kai ziyara garinsu.