Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mutum 4 sun tsere daga gidan yarin ISWAP

Mutanen sun tsere ne bayan an yi kaca-kaca da gidan yarin ISWAP a wata musayar wuta tsakanin kungiyar da Boko Haram.

2023: Peter Obi ne dan takarata —Obansajo

Obasanjo ya ce Peter Obi ya yi wa sauran ’yan takarar shugaban kasa fintinkau wajen  ilimi da kwarewa.

Bunkasa noman rani zai kawar da fargabar yunwa a Najeriya a 2023 – Masani

Ya ce yin hakan zai rage barazanar yunwa a 2023

Rashin kishi ne kiran gwamnati ta bude iyakoki – Masani

Rashin kishi ne kiran gwamnati ta bude iyakoki – Masani

Babu abin da ya hada ni da Gwamnonin G-5 a London —Tinubu

Tinubu ya karyata cewa ya yi ganawar sirri a London da gwamnonin PDP biyar, da aka fi sani da G-5