Manyan Labarai

Manyan Labarai

Matsalar tsaro na gurgunta tattalin arzikin Najeriya — Tinubu

Tinubu ya ce ƙarfafa tsaro muhimmin ginshiƙi ne wajen cimma manufofinsa na Sabunta Fata na  ‘Renewed Hope Agenda’.

Tinubu za mu zaba a 2027 —Sheikh Jingir

Ya bayyana imanin cewa Tinubu ba zai ci amana ba, kuma shi da mataimakinsa suna da kyakkyawar alaka, sabanin jita-jitar zaman doya da manja tsakaninsu

Ana zanga-zangar neman tura sakamakon zabe ta intanet ta barke a Majalisa

A makon jiya ne kura ta tashi bayan bullar labarin cewa majalisar ba ta amince da tura sakamakon zabe kai tsaye ta intanet ba.

Wata 11 da kisan mafarautan Kano a Uromi, ba a biya iyalansu diyya ba

Kusan shekara guda bayan alƙawarin biyan diyyar mafarautan Kano 16 da aka yi wa kisan gilla, iyalansu sun ce ba su samu wani tallafi daga gwamnatin Ed

Hatsarin tirela ya kashe mutum 30 a Kano

Rahotanni sun danganta lamarin da tuƙin ganganci da ya yi ajalin mutum 30, wasu da dama kuma suka tsallake rijiya da baya da raunuka.