Karin albashi: Gwamnati ta lashe amanta
Gwamnatin Tarayya ta lashe amanta kan batun karin albashin ma’aikata a shekarar 2023 mai kamawa.
Manyan Labarai
Gwamnatin Tarayya ta lashe amanta kan batun karin albashin ma’aikata a shekarar 2023 mai kamawa.
Rundunar ta kwace bindigogi guda 95 daga hannun ’yan bindiga, amma ta yi asarar ’yan sanda biyar a musayar wuta
’Yan Boko Haram sun sha luguden wuta ne bayan sun taru za su yi addu’o’i na musamman ga kwamandojinsu da mayaka 103 da jiragen yaki suka kashe
Tun lokacin da Ministan Kwadago, Chris Ngige, ya kyankyasa wa ’yan Najeriya batun karin albashi a shekara mai kamawa da ’yan kasar ke ta tattaunawa ka
Iya murza ledar Pele ya sa ake kiran sa Sarkin Kwallon kafa, wadda ake ganin ya kawo wa sauyi da salonsa na taka leda mai kayatarwa da ke kama da rawa