Manyan Labarai

Manyan Labarai

Karin albashi: Gwamnati ta lashe amanta

Gwamnatin Tarayya ta lashe amanta kan batun karin albashin ma’aikata a shekarar 2023 mai kamawa.

Mun kashe ’yan bindiga 54, mun cafke masu fyade 266 a Katsina —’Yan sanda

Rundunar ta kwace bindigogi guda 95 daga hannun ’yan bindiga, amma ta yi asarar ’yan sanda biyar a musayar wuta

Yadda Sojin Sama Suka Kashe ’Yan Boko Haram A Borno

’Yan Boko Haram sun sha luguden wuta ne bayan sun taru za su yi addu’o’i na musamman ga kwamandojinsu da mayaka 103 da jiragen yaki suka kashe

NAJERIYA A YAU: Yadda Karin Albashi Zai Shafi Rayuwarku

Tun lokacin da Ministan Kwadago, Chris Ngige, ya kyankyasa wa ’yan Najeriya batun karin albashi a shekara mai kamawa da ’yan kasar ke ta tattaunawa ka

Pele (1940-2022): Abubuwa 10 kan Gwarzon Dan Kwallon Duniya

Iya murza ledar Pele ya sa ake kiran sa Sarkin Kwallon kafa, wadda ake ganin ya kawo wa sauyi da salonsa na taka leda mai kayatarwa da ke kama da rawa