Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisa za ta yi dokar hana ’yan sanda shan giya

Majalisar Dokoki ta Kasa na yunkurin samar da dokar haramta wa jami’an tsaron Najeriya shan giya da sauran kayan maye.

’Yan sanda sun kashe ’yan bindiga 21, sun ceto mutum 206 a Kaduna

Kwamishinan ya ce rundunar na ci gaba da fadada tsaro a fadin jihar.

Majalisa ta kara kasafin 2023 zuwa N21.82trn

Majalisar Wakilai ta amince da kasafin shekarar 2023 bayan kara yawansa zuwa Naira tiriliyan 21.82.

Majalisa za ta binciki dan sandan da ya kashe lauya a Legas

Dan sandan ya harbe lauyar har lahira a ranar Kirsimeti.

Ka da ka shekara 10 da mata daya —Sheikh Daurawa

Malamin ya ce kada dadin miya ya hana mai gida kara aure.