Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Tasirin Siyasar Matasa Tun Bayan Dawowar Jamhuriya Ta Hudu

Yadda Siyasar matasa Take tun bayan dawowar dimokradiyya a jamhuriya ta hudu.

Fafaroma ya buƙaci Gwamnatin Tarayya ta kare rayukan ’yan Najeriya

Fafaroman ya bayyana baƙinsa kan yadda aka hallaka mutane ba tare da sun ji ko sun gani ba.

Tsaro: Gwamnatin Kogi ta rufe kasuwanni da tashoshin mota a ƙananan hukumomi 7

Ya ce gwamnatin ta ɗauki matakan ne domin kare rayukan al’ummar jihar.

Tinubu zai ziyarci Birtaniya a karon farko bayan shekaru 37

Wannan ita ce ziyara ta farko da Tinubu zai kai Birtaniya cikin shekaru 37.

Majalisar Dokokin Kano ta musanta yunƙurin tsige Mataimakin Gwamna

Majalisar ba ta fara ba kuma ba ta la’akari da wani yunƙuri na tsige Mataimakin Gwamnan Kano.