Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Anya Kuwa Za A Iya Daina Mu’amala Da Tsabar Kudi A Najeriya?

Anya Najeriya na da karfin kimiyyar komawa hada-hadar kudade ta intanet kuwa?

’Yan bindiga sun kashe dan kasar China a Zamfara

An kashe shi ne a kan hanyarsa ta zuwa garin Maradun

Kotu ta ba wa Moh’d Abacha takarar Gwamnan Kano a PDP

Hakan na nufin kotun ta kori takarar Sadiq Wali

Ba mu san yawan sabbin takardun kudin da aka buga ba —CBN

Babban Bankin Najeriya ya sanar cewa ba shi da masaniyar yawan sabbin takardun kudin da aka bugaba

Mataimakiyar Gwamnan CBN ta bayyana a gaban Majalisa

Aisha Ahmad, ta je ne matsayin wakiliyar gwamnan bankin, Godwin Emefiele, wanda majalisar ta aike wa goron gayyata