Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tsoffin kansiloli 360 sun yi Al’kunuti kan hakkinsu a hannun Gwamnatin Kano

Tsofaffin kansilolin sun koka kan yanayin da suke ciki.

NAJERIYA A YAU: Dalilin da ’yan Majalisa ke son CBN ya sassauta dokar cire kudi

Shin akwai siyasa a hakikancewar da mambobin majalisar suka yi kan neman sassauta dokar?

CBN ya kara tsabar kudin da za a cire zuwa N500,000

CBN ya kara tsabar kudin da kamfanoni za su iya cirewa N500,000 zuwa N5m

Gobarar wutar lantarki ta kashe mutum 11 a Zariya

Mutum 11 sun rasu sakamakon gobara da ta tashin sakamakon matsalar wutar lantarki da talatainin dare a unguwar Gwargwaje da ke wajen garin Zariya a Ji

Saudiyya ta soke gwajin COVID-19 da yawan shekaru a Hajjin 2023

Saudiyya ta kuma ware wa maniyyatan Najeriya gurabu 90,000 don sauke farali a 2023