Manyan Labarai

Manyan Labarai

Doyin Okupe ya yi murabus daga kwamitin yakin neman zaben Peter Obi

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta kama shi da laifin karkatar da kudaden makamai a zamanin tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan.

Nan da kwana 2 za mu soke dokar takaita cire kudi idan… —Majalisa

A karo na biyu Emefiele ya ki hallara baan sammacin da Majalisar Tarayya ta yi masa

Zargin ta’addanci: Kotu ta hana DSS kama Emefiele

DSS na zargin Emefiele da hannu wajen daukar nauyin ta’addanci a Najeriya.

Jirgin yakin sojoji ya kashe fararen hula da yawa a Zamfara – Mutanen gari

Wasu mazauna yankin sun bayyana yadda aka kashe fararen hula.

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ke Jawo Asarar Rayuka A Kan Hanyoyin Najeriya

Shin dole ne sai mutane sun yi tafiya a lokacin bukukuwan Sallah, Kirsimeti da Sabuwar Shekara?