Manyan Labarai

Manyan Labarai

Jirgin Kasan Kaduna-Abuja ya murkushe mota

Wani fasinja a jirgin ya ce bayan kade motar, jirgin ya ja motar har zuwa tasharsa da ke Kubwa kafin a fara aikin ceto

Shari’ar Batanci: Abduljabbar ya isa kotu

A yau kotun Shar’ar Mulusulunci da ke Kano za ta yanke wa Abduljabbar Kabara hukunci kan zargin batanci ga Manzon Allah (SAW).

Waiwaye: Muhimman Abubuwa A Dambarwar Abduljabbar

Bayani tiryan-tiryan daga farkon zargin Abddulbajabbar da yin batanci ga Manzon Allah (SAW) har zuwa ranar da kotun Musulunci ta yanke masa hukunci.

NAJERIYA A YAU: Yadda Aka Fara Karbar Katin Zaben 2023

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta fara rabon katunan zaben a cibiyoyinta da ke fadin Najeriya ranar Litinin 12 ga

Yau saura kwana 47 cif a daina karbar tsoffin kudade

Za a ci gaba da karbar kudin har nan da 31 ga watan Disamba, 2023