Majalisa ta ba NNPC mako daya ya kawo karshen wahalar mai a Najeriya
Majalisar ta ce ba ta bukatar karin kirfi daga NNPC
Manyan Labarai
Majalisar ta ce ba ta bukatar karin kirfi daga NNPC
Sun kuma lalata gidan wani kasurgumin dan bindiga mai suna Alhaji Lawan, sai dai bai yi cikakken bayani ko an kashe dan bindigar ba.
Tinubu ya kai ziyara Birnin Gwari duk da kaurin sunan yankin wajen hare-haren ’yan bindiga…
Dillalan mai sun yi alkawarin kawo karshen matsalar, amma har zuwa yanzu akwai cincirindon ababen hawa a gidajen mai
Hare-haren kungiyar IPOB na ci gaba da sanya tashin hankali a zukatan mazauna yankin Kudu maso Gabashin Najeriya