Manyan Labarai

Manyan Labarai

Najeriya ta kirkiro rigakafin cutar Sikila

Ministan ya ce a Najeriya aka kirkiri rigakafin

Gobara ta tashi a Hedkwatar Tsaron Najeriya

Ba a kai ga gano musabbabin gobarar ba

Mahara sun kona ofishin INEC a Imo

Da talatainin dare kafin wayewar garin ranar Litinin maharan suka cinna wa ofisoshin wuta, suka kashe mutum uku a harabar ofishin.

Yadda mahara suka kashe mutum 21 a Bauchi da Katsina

’Yan bindiga sun kashe mutum 17 a wani kauye da ke kusa da yankin da sabuwar Rijiyar Mai ta Kolmani take a Karamar Hukumar Alkaleri ta Jihar Bauchi.

An Kona Ofishin Yakin Neman Zaben PDP Na Gombe

A safiyar Litinin wasu da ba a san ko su wane ne ba sun cinna wa Ofishin Yakin Neman Zaben Jam’iyyar PDP na Jihar Gombe wuta.