Manyan Labarai

Manyan Labarai

Najeriya Ta Fi Ko’ina Yawan Yara Masu HIV Da Tarin Fuka —WHO

Hukumar Lafiya ta Duniya ta ce Najeriya ce kasar da a fi yawan yara masu dauke da cuta mai karya garkuwar jiki da tarin fuka.

Dokar Cire Kudi: Emefiele Ya Wuce Gona Da Iri —Dan Majalisa

Dan Majalisar Tarayya na zargin CBN da neman shiga aikin Hukumar EFCC

NAJERIYA A YAU: Shin Majalisa Na Da Ikon Dakatar Da Dokar CBN?

Majalisar Dokoki ta Kasa na neman taka wa CBN burki kan dokar takaita yawon kudi tsaba a hannun jama’a

Karancin Mai: DSS Ta Ba NNPC Da IPMAN Wa’adin Sa’a 48

DSS ta yi barazanar farautar duk masu hannu wajen haifar da karancin man

’Yan ga-ruwa sun shiga yajin aiki a Kano

Ana zargin dan ga-ruwan ya rasa idonsa guda daya sakamakon rauni da aka yi masa.