Manyan Labarai

Manyan Labarai

An Kashe Mata Da Mayaka 55 A Rikicin ISWAP Da Boko Haram

Muum 55 ne aka kashe a wani artabu da kungiyoyin suka shafe mako guda suna yi a tsakaninsu a Jihar Borno

Zulum Ya Ziyarci ’Yan Gudun Hijirar Borno A Nijar

Mutanen da gwamnan ya ziyarta ’yan asalin garin Malam-Fatori ne, shalkwatar Karamar Hukumar Abadam da ke kusa da Tafkin Chadi wadanda ambaliyar ta rab

A kori duk jami’in gidan yari da bai iya harbin kisa ba —Minista

Aregbesola ya ce daga yanzu duk wanda ya kai hari gidan yari, to kada a bata lokaci wajen aika shi lahira.

NAJERIYA A YAU: Yadda Jirgin Kasan Abuja-Kaduna Ya Dawo Aiki

Abubuwan da suka faru da jirgin ya dawo aiki bayan harin ta’addanci ya sa an dakatar da shi na wata takwas

Jiragen yaki sun hallaka ‘yan ta’adda 7 da ake nema ruwa a jallo a Kaduna

An yi nasarar kashe ‘yan ta’addar da suka addabi Jihohin Zamfara da Kaduna.