Manyan Labarai

Manyan Labarai

Qatar 2022: Argentina ta kai Kwata-Fainal

Messi ne ya ci kwallo na farko a wasan da Argentina ta casa Austaraliya 2-1 a Matakin ’Yan 16 na Gasar Kofin Duniya

Ku kuka talauta ’yan Najeriya —Gwamnoni ga Gwamnatin Tarayya

Kungiyar gwamnonin ta ce gazawar Gwamnatin Shugaba Buhari wajen cika alkawurinta na fitar da ’yan Najeriya daga talauci ne ya sa ’yan kasar suka wayi

2023: Su Yakubu Dogara da wasu ’yan APC sun yanke shawarar goyon bayan Atiku

Sun ce ba su gamsu da takarar Musulmai biyu ba a APC

7 daga cikin kowane yaro 10 a Jigawa na rayuwa cikin kangin talauci – UNICEF

UNICEF ta bayyana hakan ne a cikin wani rahoton da ta gabatar kan jihar

Zargin N5.6bn: Buhari ya sallami Shugaban NIRSAL

Sallamar Aliyu Abdulrasheed daga shugabancin NIRSAL ba zai rasa alaka da zargin almundahana a hukumar ba.