Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu ta ba da umarnin tsare Babban Hafsan Sojin Kasa

Za su ci gaba da kasancewa a tsare a gidan yari har sai sun wanke kansu daga laifin saba umarnin kotu

Jami’an gwamnati da albashinsu ya ninka na Buhari

Hukumar RMAFC ta ce akwai jami’an gwamnati da kudin sallamarsu ya ninka na shugaban kasa sau hamsin

’Yan ta’adda sun kashe mutum 55,430 a Najeriya —Rahoto

Hakan na nufin a kowace rana ’yan ta’adda na kashe kimanin mutum 20 a tsawon shekara bakwai da wata shida

Rikicin siyasa ya ci rayuka 1,525 a Najeriya —Rahoto

Daga hawan Buhari zuwa yanzu, ’yan ta’adda sun kashe mutum 55,430 a sassan Najeriya.

NAJERIYA A YAU: Matsayin Kuri’ar ’Yan Gudun Hijira A Zaben 2023

Yaya miliyoyin ’yan Najeriya da ke gudun hijira za su kada kuri’a a zaben 2023?