Manyan Labarai

Manyan Labarai

Senegal: Kasar Afirka ta farko da ta ketare zuwa zagayen ’yan 16 a Gasar Kofin Duniya

Kocin Senegal Aliou Cisse, ya yi alkawarin kafin wasan cewa kwararrun ’yan wasansa ba za su sassauta ba, kuma ’yan Afirka ne suka nuna bajinta.

Yadda Ikpeazu ke son kawar da Abaribe a Majalisa

Zaben 2023 zakaran gwajin dafi ne tsakanin Sanata Abaribe da ya shekara 16 kan kujerar da Gwamna Ikpeazu da ke jin shi jama’ar mazabar ke so

Ta’addanci na tilasta wa ’yan mata auren wuri da shiga karuwanci 

Wata ma’aikaciyar inganta rayuwar al’umma, Hajiya Binta Kasimu ta koka da yadda karuwar ta’addancin ’yan bindiga a kasar nan ke jefa ‘yan mata marayu

Gwamnati Tarayya ta dora alhakin karuwar talauci a kan gwamnoni

Gwamnatin tarayya ta ce gwamnoni ba su damu da ayyukan da za su ciyar da al’umma gaba ba.

An janye dokar takaita zirga-zirgar Adaidata Sahu a Kano

Gwamnatin Kano ta yi amai ta lashe.