Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu ta daure Sufeton ‘Yan sanda a gidan yari

Kotun ta ce Sufeton ‘yan sandan Najeriya ya ki martaba umarnin da ta ba shi.

Ba ni da niyyar sake mayar da birnin tarayya zuwa Legas idan na ci zabe —Tinubu

Ya ce ‘yan adawa ne kawai suke yada karyar

Gwamnati ta haramta wa baburan A Daidaita Sahu bin manyan titunan Kano

Hukumar ta ce akwai yiwuwar a sake hana wasu bin wasu titunan a nan gaba

An fara ba ma’aikata mazan da matansu suka haihu hutu a Najeriya

Gwamnati ta ce hutun zai ba su damar shakuwa da jariransu

NAJERIYA A YAU: Ainihin Dalilin Ci Gaban Wahalar Mai —Masani

Shin me ya sa wahalar man ta ki karewa duk kuwa da cewa an shawo kan mastalolin da aka dora wa laifin a baya?