Manyan Labarai

Manyan Labarai

2023: Haramun ne jam’iyyu su karbi gudunmawar da ta wuce N50m —INEC

Hukumar ta ce yin hakan ya saba wa doka

Gwamnati ta dauki malaman darasin tarihi 3,700

Gwamnatin Tarayya ta dawo da darasin tarihi a makarantun firamare da sakandare bayan shekara 13 da sokewa.

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Kamata Ku Sani Kan Sabbin Kudaden Najeriya

Shin sauyin launin da aka yi wa kudaden abin a zo a gani ne?

Ana zargin dalibai 5 da kashe abokin karatunsu kan zargin satar waya a Sakkwato

Daliban sun daure Lukman da igiya inda suka yi masa dukan kawo wuka a wani gida.

2023: Kotu ta kori dan takarar gwamnan APC a Ribas

Ana zargin Cole da samun shaidar dan kasa guda biyu na kasashe daban-daban.